DC HAUSA.com
labaran duniya labaran hausa
17/01/2023
Innalillahi wainna ilaihi rajiun Allah yayiwa Dan wasan barkwanci Kamal aboki rasuwa Allah yaji kansa
10/01/2023
Wallahi duk malamin da baiyi taka tsam-tsam da imaninsa ba wayannan yan siyasar sai sun hallakar dashi
Cewar Muhammad haruna gombe
10/01/2023
Ana Cigiyar 'Yan Uwan Wannan Mata Mai Sabon Goyo Da Ta Yanke Jiki Ta Fadi A Kano
Don Allah ana sanar da al'umma cewa ana cigiyar wannan mata nai sabon goyo, wadda ta fadi a daidai Kofar-Na'isa dake birnin Kano.
An duba ba a sami wata shaida a tare da ita ba. Kuma babu waya ko wata lamba a tare da ita.
Yanzu haka tana asibitin Murtala a kwance.
Don Allah a taimaka a yada (sharing) ko za a samu 'yan uwanta.
Domin karin bayani a tuntubi wannan lamba - 08036402212.
Daga Hon Saleh Shehu Hadejia
10/01/2023
Yara Suna Samun Tarbiyya Ne Daga Wajen Iyayensu, Malamai Kuma Su Suke Fadakarwa, Don Haka Ni Don Neman Kudi Nake Harkar Finafinan Hausa, Ba Don Fadakarwa Ko Gyaran Tarbiyya Ba, Cewar Sadik Sani Sadik me zakuce
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Kaduna
123456