Mujaheed S Aliyu Jrd
MJ-Networker Updates
01/10/2023
NIGERIA ƘASARMU TA GADO.
Bayan samuwar ƴancin kai zuwa kafuwar demukraɗiyya a Nigeria 🇳🇬 ga tambayoyi kamar haka:
(1) Yaushe ɗan talaka zai kammala karatun digiri a shekara hudu❓
(2)Yaushe ɗan talaka zai samu ingantaccen ilimi kyauta❓
(3)Yaushe ruwan famfo zai wadaci talaka❓
(4)Yaushe talaka zai samu wutar lantarki❓
(5)Yaushe za'a kula da lafiyar talaka da samar masa da magunguna kyauta❓
(6)Yaushe za'a kula da karatun yayan su❓
(7)Yaushe zasu samu tsaro da kwanciyar hankali❓
(8)Yaushe talaka zai iya shari'a da mai kudi tare da saran doka zatabi masa hakkinsa❓
(8)Yaushe talaka zai sayi man fetir cikin sauƙi tunda albarkar kasarsa ce❓
(9)Yaushe za'a dena kamasu kuma a tambayesu kuɗin fansa❓😭😭😭
(10)Yaushe zasu samu tsaro da siyan kayan abinci cikin farashi mai sauƙi❓
(11) Tun daga farkon Democradiyya zuwa yanxu ba'a daina yiwa talaka kamfen da waɗannan abubuwan ba dama waɗanda ban lissafa a sama ba, Shin yaushe ne Talaka zai samu Yanci a Nigeria 🇳🇬❓❓❓
TALAKA A NIGERIA BAYA DA BUKATAR KA BASHI KUƊI IDAN HAR ZA'A KULA DA Al’AMURANSA SA TO ALHAMDULILLAH….
20/09/2023
"Duk yadda muke a rayuwa kar mu rabu da karatu addini duk ƙaranci Lokaci mu nemi Lokaci musan Allah yaya zamu bauta masa".
~ Professor Isa Ali Pantami
Click here to claim your Sponsored Listing.