Othman Muhammad Othman
Assalamu alaikum my is Babangida from gombe
21/10/2023
SHAKAKIN MAZA DAN SHEHU KUNUN GABARUWA CIKA CIKI KAS MAKOGWARO:🐘👑🔥
Allah Ya Kara Shiga Tsakanin Nagari Da Mugu, Allah Ya Kara Shiga Cikin Dukkan Lamuran Sarki, Allah Ya Karawa Sarki Kwazo Da Himma Cikin Aikin Mulkinsa..🙏👍✊🤲🔥👑🐘
04/10/2023
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
HATSARIN MUTUWA DA BASHI AKAN KA
Manzon Allah (S.A.W) Yace: “Na Rantse Da Wanda Raina Yake Hannunsa, Da Za'a Kashe Mutum Ta Hanyar Ɗaukaka Addinin Allah (ﷻ), Sai A Rayar Dashi, Sannan A Sake Kashe Shi, Sannan a Ƙara Rayashi, Sannan a Sake Kashe Shi, Sannan a Kuma Kashe Shi Da BÃSHI Akansa, Bazai Taɓa Shiga Aljannah ba Har Sai An Biya Masa Wannan Bashin”.
{Nisã'i Ya Ruwaitoshi}
Allah ya tsare mu. Allah yasa mudace duniya da lahira Bijahi Rasulillahi (S.A.W)
06/09/2023
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM
MAGANA DAGA QABARI
Yazo acikin littafin Ahwalul Qubur na Ibnu Rajab cewa Manzon Allah (S.A.W) yace :
"Duk lokacin da aka zo sanya mamaci acikin Qabarinsa, Qabarin zai yi kiransa yace :
"KAICONKA YA KAI DAN ADAM!!! WANENE YA RU'DAR DAKAI GAME DANI NE?
"SHIN BAKA SAN CEWA NINE GIDAN FITINA BANE!! KUMA GIDAN DUHU, KUMA GIDAN KA'DAITAKA, KUMA GIDAN TSUTSOTSI!!".
Ya Allah ka sanya Qaburburanmu su zamto dausayoyin Aljannah, ka yalwata mana makwantanmu, Ka haskaka mana cikinsa, Ka kiyaye mana jikkunanmu daga tsutsa kamar yadda ka kiyaye zukatanmu daga shirka alokacin da muke raye.
Ya Allah ka sanya hasken fuskar Annabinka ya zamto abin debe kewarmu daga kowanne razani da tashin hankali, ka sanyamu cikin wadanda taimakonka ke tare dasu aduniya da lahira.
Amin Ya Hayyu Ya Qayyum.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Gombe
BABBANYARO