Samaha SMCS
Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Samaha SMCS, Business service, Kano.
GOMBE WATER SCARCITY: THE NEED FOR GOVERNMENT INTERVENTION
I wrote about the immense hardship people face due to water scarcity just a few days ago. While I know it's not unique to Gombe, it's the situation here that I witness firsthand. The water shortage in Gombe has undeniably reached a critical level, demanding emergency measures from the government.
I have full faith in His Excellency the Governor's well-known concern for the people's plight. I trust he is already formulating a bold plan, as is his nature, to squarely address this issue. Your Excellency, with all due respect, your people are truly suffering. We know you care deeply for them. Water is life, and it's simply unavailable to many. Urgent intervention is needed.
However, let's remember that the state government cannot shoulder this burden alone. We must complement their efforts. Anyone with the means to dig a borehole should do so without delay. Purchase and distribute pure water bags. Donate a generator to a community borehole project. Contribute fuel to allow communities to pump water from their boreholes. Share what little you have with your neighbors. One sachet of pure water may save a life. Never underestimate that. Water is life, after all.
Amir Abdullahi
Lamido
ANGON TAMALMATU
Ƙissar Tamalmatu yau nake yiwa sharhi
Tatsuniyar gizo ce da ƙoƙi ya shirya
Angon Tamalmatu mai ta zo ta mu jita
Sheikh mai Tamalmatu shugaban 'yan ƙarya
Shi ba shi kunya yai fita ta limamai
Ya tara ɗifgaggu yana zuba ƙarya
In ka gane shi k**ar cikakken Shehi
Ya ɗaura ɗan rawani da jallabiyya
Sai shaƙe murya tai yake ya dage
Har dariya yake ba ya jin ko kunya
Ya shirya ƙarya ya zuba ta ga Ɗaha
Sai shirga labarai yake ba kunya
Ya ce Tamalmatu da daɗe nan dunya
Wai shekarunta dubu bakwai har ɗoriya
Da ɗari bakwai saba'in bakwai duka cif cif
Ƙara yininta guda bakwai nan dunya
Lamarudu har hamana har Fir'auna
Duk ta gane su da ma su Annabi Yahya
Wai tai karo da Rasulu Musa da Isa
Har ma da Manzannin daban daga baya
Tsoho kawai ya ɗauki shirmen banza
Ya karkace ya tuɓe rigar kunya
Kuma ma abun kunya abin ban haushi
Wai shi ya auri Tamalmatun daga baya .
Su ko na zaune labarbari s**a jerin
Sun bashi lasisi yana zuba ƙarya
Tsoho ya je ya shi ya tuba Kar ya yi letti
Don lahira can kar ya je sji kunya
Mannzonmu ya yi barazana mai ƙarfi
Ga wadannda za su fito suna masa ƙarya
Ya ce su tanadi shunfiɗarsu ta zafi
A cikin jahannama can ake musu suya
Tilas mu tashi mu kauda yan shirmen na
Mus haɗa su s**an
Ilimin hadisi wajibie lallai
Domin a tantance hadisan ƙarya
Mu yi maganin ɓarna kawai tun farko
Su mujamala mu aje mu dawo hanya
Allah tsare mu shiga ɓata har kullum
Mu zamo muna tafiya a tsarin shiriya .
Roƙon da nai maka Rabbana mai fenti
Allah tsare mu da son hadisan ƙarya
Abdallah Dan Lamido ne ya yi baitin
Domin kashade kar a bar mu a baya
KU TAIMAKA WA JAMAA DA RUWAN SHA
Yanzu na je ofis dinmu na Zakka da Waqafi a Gombe. Sai na ga waɗansu yara suna fita daga da'irar gidan da bokitai, k**ar za su yi kuka saboda basu samu ruwa ba. Sai na bada umarni maza a sayi mai, a tada inji, a kuma bar ruwa a kunne sai bayin Allah sun wadata da ruwa. Kawai sai na tuna cewa fa shi wannan borehole ɗin wani bawan Allah ne ya tambaye mu me zai yi na waqafi sai na ce masa ya tona bohol. A take ya tura kuɗi a account ɗinmu. Yanzu haka duk anguwar fada da ma wassu anguwanni na maƙwabta a nan suke ɗiban ruwa. Haka kuma masu zuwa salla a babban masallacin Sarki. Ka kwatanta irin lada da bawan Allah ɗin nan yake kwasa.
Sai na tuna da hadisin Sahabi Sa'ad Ibn 'Ubbadah (RA). Bayan mahaifiyarsa ta rasu sai ya zo ya sami Annabi (SWA) ya ce masa, "Mahaifiyata ta rasu. Shin zan iya yi mata sadaqa"? Sai Annabi (SAW) ya ce masa "Eh". Sai ya ce masa "Wace sadaqa ce ta fi falala?" Sai Annabi (SAW) ya ce masa "Shayar da ruwa".
Daga nan sai Sayyiduna Sa'ad ya fara tona rijiyi a unguwanni. Duk inda ya ji masu buƙatar ruwa sai ya je ya tona rijiya, sai ya ce musu "Wannan rijiyar Mahaifiyar Sa'ad ce".
Kai ma ka nemi mabuƙatan ruwa. Ka tona rijiya ko bohol. Ko ku haɗa kuɗi tare da wassu ku tona rijiyar ko bohol. Ko aƙalla ka sayi ledar fiya wata ka bawa mabuƙata. Idan ka ga wata unguwa suna l da bohol amma babu injin tura ruwa, sayi ka bayar. Akwai bohol amma babu man inji, sayi ka bayar a samu wadata bayin Allah da ruwa. Mu shayar da ruwa ko Allah zai shayar da mu ruwan Alkausara.
Abdullahi Abubakar Lamido
Gidauniyar Zakka da Waqafi
Land for Tree Planting
Many people dream of planting trees but lack the space. Their homes may be small, but their passion, willingness, and resources abound. Here's a strategy to bridge the gap: partnerships between landowners and those eager to contribute.
Become a Steward of the Earth:
1. Land Donation: Contribute a plot, a hectare, or even fertile land – every bit counts.
2. Joint Waqf: Pool resources with friends or family to purchase land for tree planting as waqf (Islamic endowment).
3. Waqf Fund Donation: Contribute to a dedicated fund used to buy land for our ongoing plantation project at Zakah and Waqf Foundation initiatives.
Remember, the rewards for your contribution extend far and wide:
1. Reward for Land Waqf: You receive ongoing blessings for donating land.
2. Reward for Initiating Action: You're rewarded for starting the tree-planting process.
3. Reward per Tree Planted: Every tree planted on the land brings you additional reward.
4. Reward for Inspiration: You're rewarded whenever someone replicates your initiative.
The chain of reward stretches far. Don't hesitate to invest in your hereafter.
Join the Tree Waqf Project:
Our target is 10,000 trees this year. N5000 can plant and nurture a tree for you. But you can donate any amount you can afford – N200, N1000, N2000, and so on. What truly matters is being part of this rewarding endeavor and reaping everlasting blessings, insha Allah.
Here are the account details:
Zakah and Waqf Foundation
Jaiz Bank
0015286420
Abdullahi Abubakar Lamido
Chairman, Zakah and Wawf Foundation
07037578248
One person, one tree,every year.
One house, one tree
Abdullahi Lamido
Me Ka Gabarta Wa Iyayenka na Samun Lada Mai Dorawa?
Bayan sun haife ka, iyaye su s**a rene ka s**a maka tarbiyya har ka girma. Amma meye ka yi musu na sadaƙatul jariya (waqafi) wanda zai amfane su bayan mutuwarsu? Kana iya musu abinda ake ƙira Waqful Walidaini, wato Waqafi domin Iyayenka biyu wanda zai ci gaba da aika musu lada cikin ƙabarinsu. Misali, ka/ki dasa bishiyoyin mangwaro biyu don Baba da Mama. Idan da hali, dasa musu bishiya 20 na kashu, ko guda 40 na dabino. Idan Itatuwan nan s**a haifar da 'yaya, ko s**a bada inuwa ko waninsu ya amfani bayin Allah, ko s**a bada mafaka ga suntsaye, to duk ladar na mahaifanka ne! Idan kai baka ƙware ba ko ba ka da filin yin dashe a gidanka, ko ba ka da lokacin lura da su, samu wassu amintattu su wakilce ka wajen dasawa. Kana iya ba da wakilci ga Gidauniya e Zakka da Waqafi. Za a iya saya itace a dasa a masa ban-ruwa a kula da shi har ya girma a Naira 5000 kacal, Insha Allah. Komai ƙanƙanta abinda ka bayar zai yi amfani daga Naira 100 har zuwa miliyan. Allah ya bamu iko, kuma ya jikan iyayenmu ya musu rahama.
Abdullahi Abubakar Lamido, Shugaban Gidauniya Zakka da Waqafi (07037578248)
Ga account don sanya abinda ya sauwaƙa
Zakah and Waqf Foundation
Jaiz Bank
0015286420
Samaha IIIBF BUK
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Kano
00234